Saturday, August 6, 2011

TSANGAYAR ALHERI TA SHIRYAWA YAYANTA SHAN RUWAN AZUMI

Kungiyar Tsangayar Alheri reshen jihar Kano ta shiryawa 'yayanta Shan Ruwan Buda baki ranar 5 Ramadan 1432 wanda daya daga cikin 'yayan kungiyar Shamsiyya Habib ta dauki nauyin shiryawa.

Taron ya samu halartar 'yayan kungiyar da dama ciki har da sabbin yan kungiya, duk da ruwan sama da ya hana wasu zuwa. Wadanda suka halarta sun hada da:
Ali Adamu Jauro
Usman Aminu Alqadiri
Alhaji Nafiu Sharifai
Abubakar A. Kofar Naisa
Auwal M. Danlarabawa
Haruna Adam
Abubakar Suleiman Dan Auta
Muhd Ahmad Idris
Bashir Abdullahi El Bash
Shamsu Ibrahim
Al Jamil Ahmad
Bala Garba Kumbotso
Abdussalam Saidu
Musa Abdullahi DZ
Shamsiyya Habib
Bashir Ahmad
Jummai Shu'aibu
Kamal Muhammad
Balarabe Yusuf Babale Gajida

Aminu Abdu Bakanoma

An tashi daga taron cikin farin ciki da annashiwa, kowa na yiwa kowa fatan alheri.

A karshe Allah ya baiwa wannan baiwar Allah da ta shirya wannan aikin lada, ladan ciyarwa cikin watan azumin Ramadan.

Bashir Ahmad
bashirgy@yahoo.com
08032493020

No comments:

Post a Comment