Wednesday, November 24, 2010

BRIEF HISTORY OF LATE COM. BILYAMINU ABDULLAHI ADANJI

Bilyaminu Abdullahi Adanji was born on 12th July 1983 from the family of Alhaji Abdullahi Adanji.

He attended Umaru Illahu M.P.S. Birnin Kebbi, due to his brilliance, selfishness, dedication and brightness to his educational endeavors, he always took the 1st or 2nd position since his primary one up to primary six. He also became the head boy at the end of his primary education. He then proceeded to Nagari College Birnin Kebbi from 1997 to 2003 for study his secondary school education.

Due to his humble background and zeal to be educated, he was then admitted into Waziri Umaru Federal Polytechnic Birnin Kebbi, where he obtained Ordinary National Diploma. Then he did his compulsory Industrial Training (IT) with Civil Engineering Department at Ministry of Work and Transport Birnin Kebbi in 2006 and higher National Diploma in Civil Engineering. While graduating, he did not disappoints his determination to succeed. So he came out with flying colour result in 2009.

He has keen interest in politics. Always his ambition is to brings change in the system of hatred and impunity to politic of love and ideologies. Bilyaminu gone with many dreams and hope for better Nigeria. He was a good reader and writer. He has attended an uncountable convention of the Association of the Nigerian Authors (ANA) and a lot of others authors association.

He is a member of different associations which include; Nigerian Youth Forum (NYF), Muryar Talaka and Sansani Samari Da Yanmata (Tsangayar Alheri) on Facebook and Dandalin Siyasa, Yan Arewa, Marubuta and Hausa Da Hausawa all in Yahoogroups and many more associations. He also a creator and owner of many groups on website (Social Network).

He was unmention loved to Prophet Muhammad (SAW) and he was very respect and support for Karl Max, Merlin Luther King Jnr, Malcolm X, Barrack Obama, Chinua Achebe, Nuhu Ribadu, Prof. Zainab Alkali and above all he love General Muhammad Buhari (RTD) as his role model.

He is the best son to his family loved by all, cared by all, cherished even by his enemies. Bilyaminu does not believe with a word "enemy" he regarded all as his friends and tries to treat all the best way he can.

Allahu Akbar! Com. Bilyaminu died on 22nd November 2010. As a result of shortest illness.
Bilyaminu is one of the luckiest people on the earth, he died in his mother's hand after she has made some duas for him and then he passed away with KALIMATUL-SHAHADA!

Allah ya jikan Com. Biyaminu Adanji, Allah ya gafarta masa dukkan zunubansa. Ya haskaka kabarinsa. Ya sa Aljannut-Fiddaus ce gidansa na karshe. AMEEN!!!

Bashir Ahmad
Bashirgy@yahoo.com
+2348032493020

Tuesday, November 9, 2010

YADDA NA FAHIMCI GENERAL MUHAMMAD BUHARI (RTD)


Yadda na fahimci General Muhammad Buhari a matsayi na na dalibi dan shekara kasa da 20 wanda a lokacin da Buhari yayi mulkinsa ko haifa ta ma ba'ayi ba. Kuma lokacin da ya rike hukumar PTF bani da wayo sosai. Amma duk da hakan tabbas na fahimci General Muhammad Buhari mutum ne mai gaskiya, rikon amana da kaunar talakawa.

Dalili kuwa shine yadda General Muhammad Buhari ya rike manyan manyan mukamai a kasar amma har yanzu talakawa ke sonsa kuma suna muradin ya dawo ya sake mulkarsu a matsayin shugaban kasa,
Na fahimci a kasar nan ko mukamin Chairman mutum ya rike to a karshe magoya bayansa ne zasu dawo suna yakarsa saboda rashin gaskiyarsa da kuma rashin bai tsinana musu abin azo a gani ba.

Amma General Buhari ya rike mukamai kamar haka: Gwamnan jihar Arewa maso gabas (Borno), ya rike shugaban hukumar man fetur ta kasa (NNPC) kuma shine shugaban hukumar karo na farko, sannan ya zama shugaban kasar Nigeria na tsahon shekaru biyu, a karshe kuma ya rike shugaban hukumar PTF a lokacin mulkin General Sani Abacha.
To amma duk wadannan manyan manyan mukaman da General ya rike bai yi amfani da su ba wajen sace kudin talakawa, wannan yasa har yanzu talakawan Nigeria suke Addu'ar Allah (SWA) ya dawo musu da shi.

Buhari yayi takarar shugaban kasa har karo biyu a 2003 da 2007 duk a karkashin jam'iyar ANPP amma saboda rashin yin zaben adalci duk aka ce duk baiyi nasara ba, alhalin kuwa talakawa shi suka fita suka zaba. Duk da hakan General baiyi kasa a gwiwa ba, yanzu ma ya sake tsayawa takara a zaben 2011 amma a karkashin sabuwar jam'iyar da ya kirkira wadda bata fi shekara daya ba, tuni magoya baya suka cika ta makil wato CPC Change, mai dauke da alamar tuta da alkalami a jiki.

A karshe Allah ya karfafawa talakawa gwiwa sama da zabukan da suka wuce baya, su sake fita don kadawa Buhari kuri'a, ba don komai ba sai don shugaban hukumar zaben na yanzu da alama kamar zai kamanta adalci. fitar kuma ita ce hanya mafi sauki da za mu samarwa kanmu mafita a halin da muke ciki a kasar nan. Allah ya taimake mu a wannan zabe na gaba da shugaba adali a kasar mu Nigeria ameeeeeeeeen....!