Saturday, March 13, 2010

BARKA DA ZUWA

Assalamu Alaikum. Ina yiwa dukkan wanda ya ziyarci wannan dandali fatan alkhairi. Wannan dandali na gina shine akan kawo jawabai game da abubuwan da suke faruwa a kasarmu Nigeria dama duniya baki daya musamman ma kan harkukin siyasar duniya da ta Afrika. Ina fatan idan mutum ya ga gyara akan wani abu zai sanar dani kuma ina farin ciki da wanda zai ga nayi kuskure ya sanar dani na gyara domin ni dalibi ne wanda har yanzu yake karatu a sakandare bai maje jami'a ba. Allah ya daukaka kasarmu Nigeria ya arzutamu da shugabanni na gari. Naku Muhammad Bashir Ahmad.

No comments:

Post a Comment