Thursday, September 30, 2010

SHEKARU 50 DA SAMUN YANCIN KAN NIGERIA SHIN RIBA KO HASARA?

Daga 1th October 1960 zuwa gobe shekaru 50 kenan kuma shekarun da Nigeria suka yi da samun yancin kai daga wurin turawan mulkin mallakar kasar Burtaniya (England) bayan samun yancin kai Nigeria sunyi shugabanni kala-kala wasu juyin mulki suka yi suka hau wasu kuma zabar su akayi. Su daga nan Arewa wasu kuma daga Kudu.

Shin to a tsawon wannan lokaci riba aka samu ko hasara akayi?

No comments:

Post a Comment