Monday, August 16, 2010

MUSULMI DAN UWAN MUSULMI NE

Daga Abdullahi Bin Umar (R.A) Cewa Manzon Allah (S.W.A) yace "Musulmi dan uwan Musulmi ne, kada ya zalunce shi, kada ya bari a cuce shi. Duk wanda ya taimakawa dan uwansa Musulmi wajen bukatartarsa Allah zai biya masa ta sa bukatar. Duk wanda ya yaye bakin cikin dan uwansa Musulmi, Allah za yaye masa bakin ciki daga bakin cikin ranar Alkiyama. Duk wanda ya rufawa dan uwansa Musulmi asiri, Allah zai rufa masa asiri ranar Alkiyama"

Bukhari ne ya rawaito shi.

No comments:

Post a Comment