Monday, June 2, 2014

Sam Nda-Isaiah Zai Tattauna Da Jama'a Kai Tsaye A Shafukan Sada Zumunta

 
#TAMBAYISAM (Tattaunawa)

Sam Nda-Isaiah dan takarar shugaban kasa a APC zai tattauna da ku kai tsaye game da takararsa da kuma Nigeria
____________________________________
* Facebook: Alhamis 5th Yuni, 2014 | 10am - 12pm da 2pm - 3pm
____________________________________
* Twitter: Asabar 7th Yuni, 2014 | 4pm - 7pm
____________________________________
* Google+: Laraba 11th Yuni, 2014 | 10am - 12pm

>>> AIKA TAMBAYA TA WADANNAN HANYOYI

Twitter: @SamNdaIsaiah ko @Sam4Hausa

Za kuma a iya amfani da wannan alama #ASKSAM a wadannan shafuka a yayin da tattaunawar ke gudana.

No comments:

Post a Comment