Friday, March 6, 2015

TAYA MURNA: Mansur Ahmad Ya Cika Shekaru 24

Hausawa masu hikima suka ce 'shekara kwana' amma fa ga masu lafiya...


Ina taya dan uwana kuma yayana a yanzu (lolz), Mansur Ahmed murnar cikarsa shekaru 24 a duniya (wow lalle Mansur ka girma). Allah ya kara nisan kwana cikin koshin lafiya, arziki da kwanciyar hankali.


Mansur abokina ne na kud-da-kud, duk da muna da bambanci akida a siyasance amma muna girmama juna, kuma muna mutunta ra'ayoyinmu.


Mansur dan jam'iyyar PDP, ni kuma zan iya kiran kaina dan APC. 


Mansur, Sule Lamido ne mai gidansa a siyasance, yayin da ni kuma Gen. Muhammadu Buhari da Sam Nda-Isaiah su ne masu gidana a siyasance, amma duk da haka ba mu taba samun sabani ba.


A madadin babban bawana Aliyu Danlabaran Zaria ina kara taya ka murnar zagayowa wannan rana, Allah ya nuna mana ranar aurenka.: Hausawa masu hikima suka ce 'shekara kwana' amma fa ga masu lafiya...


Ina taya dan uwana kuma yayana a yanzu (lolz), Mansur Ahmed murnar cikarsa shekaru 24 a duniya (wow lalle Mansur ka girma). Allah ya kara nisan kwana cikin koshin lafiya, arziki da kwanciyar hankali.


Mansur abokina ne na kud-da-kud, duk da muna da bambanci akida a siyasance amma muna girmama juna, kuma muna mutunta ra'ayoyinmu.


Mansur dan jam'iyyar PDP, ni kuma zan iya kiran kaina dan APC. 


Mansur, Sule Lamido ne mai gidansa a siyasance, yayin da ni kuma Gen. Muhammadu Buhari da Sam Nda-Isaiah su ne masu gidana a siyasance, amma duk da haka ba mu taba samun sabani ba.


A madadin babban bawana Aliyu Danlabaran Zaria ina kara taya ka murnar zagayowa wannan rana, Allah ya nuna mana ranar aurenka.

No comments:

Post a Comment