Monday, April 28, 2014

GAYYATA!!!

INTEGRITY ICONS INTERNATIONAL na farin cikin gayyatar daukakin jama'a zuwa laccar shekara-shekara karo na biyu ta SAM NDA-ISAIAH, mai taken "Adalci Da Kyautatuwar Shugabanci Shi Ke Kai Kasa Ga Gaci".

•Babban mai masaukin baki, Mai Girma Gwamnan jihar Sokoto, Aliyu Wamakko, (Sarkin Yakin Sokoto).

•Karkashin jagorancin shugabancin Kakakin Majalisar Tarayya, Hon. Aminu Waziri Tambuwal, (Matawallen Sokoto).

•Uban Taron, Mai Alfarma, Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na III.

•Uwar Taron, Dr. Baraka Sani, tsohuwar kwamishiniyar noma ta jihar Kano.

•Bako mai jawabi, Dr. Tukur Muhammad Baba, na Jami'ar Usmanu Danfodio.

•Manyan Baki na Musamman, Alhaji Shehu Usman Shagari (Turakin Sokoto), tsohon shugaban kasa, Bishop Mathew Hassan Kukah.

>Rana: 1 ga Mayu, 2014
>Lokaci: 11:00 na rana
>Wuri: Sultan Maccido Institute for Qur'anic & General Studies, Sokoto.

Don Karin Bayani Tuntubi:
-Muhammad Saidu Etsu - 08069789087
-Bashir Ahmad - 08032493020
-Abdulmumin S. Balogun - 08069727798
-Sadauki Abubakar Gawu - 08057009909

No comments:

Post a Comment