Friday, May 9, 2014

Janar Muhammadu Buhari Kan Sace Daliban Chibok

A dai-dai wannan lokaci da shuwagabannin duniya suke kawowa Najeriya dauki, wajen gani an nemo daliban Cibok mata wadanda aka sace su kusan 300 a makarantarsu ta Sakandare, dan siyasa, tsohon shugaban kasa kuma daya daga cikin shuwagabannin jam'iyyar APC Janar Muhammadu Buhari mai ritaya ya fitar da sanarwa.


"A makonnin da suka wuce, sace dalibai mata da akayi a Cibok, Jihar Borno ya nuna a fili irin barazanar da muka dade muna fama da ita a kasar nan, daga ayyukan mutanen da basu fahimci Musulunci ba.

Addu’o’in mu suna tare da iyalen wadanda suka rasa ‘yan uwansu a wannan tashe-tashen hankula da muke ta gani. Sannan kuma muna mika alhininmu ga iyayen da ‘ya’yansu suke cikin hannun wadannan mugayen mutane.

Wannan mummunan bidiyo da aka saka a yanar gizo, ya nuna a fili cewa shaidanun mutanennan basu da zuciya. Ya nuna ko suwaye su a fili, kuma maza kamar wadanda bai kamata a ce suna keta diyaucin kasa ba. Daga abubuwan da suka nuna, ya fito fili cewa babu Allah a zuciyarsu. Basu da nufin kirki ga kasarmu. Ni Musulmi ne, kuma ina aiki da koyarwar addinin Kirista ma, ta yin amfani da koyarwar addinan guda biyo domin zaman lafiya da kowa da kowa a duniya.

Ina mai sha’awar jaddada matsayi na, na sukar wannan ta’asa wanda bashi da waje duniyar bil-adama. Addinin Musulunci bai amince da shi ba, kuma babu wannan a cikin Bible.

Ya kamata mutanen nan su sani cewa duniyar wayayyu na adawa da ta’addanci. Muna matukar godiya da duniya take goyawa Najeriya a wannan matsanancin lokaci. Muna fata da addu’a na cewa wadannan yara mata zasu koma wajen iyayensu a kwanaki masu zuwa.

Yayin da gwamnatin Tarayya da sojoji suke aiki domin tabbatar da tsaron ‘yan kasa a wannan lokaci, munyi imanin cewa za’a iya kara matsa lamba wajen gani an tabbatar da tsaron Najeriya da ‘yan Najeriya. Saboda haka muna farin ciki da gwamnatin Tarayya ta amshi taimakon kasa da kasa wajen nemo wadannan dalibai, da kuma kawo karshen ta’addanci a wasu bangarorin Najeriya.

Nayi yaki domin hadin kan Najeriya. A shekaru na masu yawa, ina son tattaba kunne na, da naku tattaba kunnen, da matasa da ma duka ‘yan Najeriya su albarkata daga kasa mai cigaba da hadin kai, da kuma kyamar tarzomar bangaranci a cikin gida, da ma daga kasashen ketare.

Yanzu ba lokacin siyasa bane. Yanzu kuma ba lokacin nuna yatsa bane saboda ban-bancin akida. Hadin kan Najeriya ba abune na wasa ba, kuma babu abunda zai raba mu a matsayinmu na mutanen kasa daya. Saboda haka ina kira ga ‘yan Najeriya a gida, da ma kasashen ketare su goyi bayan kasa a yunkurin da takeyi na kawo karshen hare-hare akan fararen hular da basu ji ba, basu gani ba.

Sai mun ajje a gefe, duk wani buri namu, mun tabbata kasarmu ta hada kanta, ta kwato diyaucinta. Banda ma haka, sanin dukkaninmu ne cewa bamu da wata kasa banda Najeriya da zamu iya kira namu.

Allah Ya albarkaci Najeriya."

#KuDawoManaDaYaranmu #BringBackOurGirls

Daga VOA Hausa

Sunday, May 4, 2014

My ‘Sambisa’ Tale – Chibok Girl

It was going to be like a normal night

It was going to be a chat with my fellow girls until I give-in to sleep

It was going to be a night with Amina, Fatima and Hauwa

Just a normal night… just after I said my little prayer 

A night when the moon couldn’t whisper to my innocent heart like every other night

A night when my dreams will be engulfed by the darkest night

Have my innocent heart committed a crime to chase that dream?

If achieving my goals through education is forbidden, would an early marriage be acceptable?

If regrets could turn back the hands of time

If wishes could make the watchman not feel drowsy on duty

Oh! I wished my life never depended on the weak index of that soldier (God bless his efforts)

Or on the frail fence where we even jump over sometimes.

In my sleep I heard strange voices; on my feet was a tap…

‘HE’ touched me… Mama! He touched me!!!

Screams went louder from different sections; I closed my eyes and wished it was a dream

Lo and Behold! The very aspiration and my pursuit for empowerment delivered me unto ‘HIM’.

I reached out to Hauwa to at least be on same four-wheeled truck to share from her courage

Instead my worst fears gripped me as I heard more Horror and masculine voice

Gunshot loudly mellowed our screams for help

Could I have jumped off like Fatima and Amina; I thought of it but I couldn’t dare…

How can this same language they speak become foreign to me?

I called on same Allah as they too scream…

Does a different blood flow through their veins?

My heart beat stopped several times yet my thoughts were wide.

The sounds of Crickets and strong wind; cries and prayers proved we were going deep

Deep into Isolation; deep into a cave we talked dreadfully of in our little girl’s gossip

The plague I once feared has come upon me

What is forbidden? Is it my aspirations, HIS Hellish ideology or what I have been subjected into right now?

Father! I need now more than ever your love to rescue me from this hate

It’s the 7th day so far and for the first time in my tender life I have seen my period in the forest

Mama! Oh! Mama… they wouldn’t let me do what you have taught me.

Mama you have no idea what HE has done me…

I heard some of us have died… some of starvation and some from deep wounds

Mama, it’s going to be my turn tomorrow…

I contemplate suicide, would HE do this to me?

Mama it’s cold out here, I feel pains on my chest am I going to die?

You will not be wrong if you think we have taken oaths…

The heights of all imaginations have been done to me Mama…

I will be 13years tomorrow and I have seen it all

Mama, my tender eyes have seen the other side of Life

Be strong Mama, I have tried not to give-up…

Be brave as you have taught me to be

If I see you again, please don’t ask me what has happened to me.

If not mama, know that the worse is yet to happen because I choose not to give-up.

The stars will never shine bright again…

The moon will set at noon…

The cock will crow at Midnight…

It will never be the same again….

But I love you Mama!!!

...Dedicated to the abducted Chibok girls. #BringBackOurGirls

Monday, April 28, 2014

HIRA TSAKANIN BABAN DA MAMAN FAISAL KAN JARUMAN FINAFINAN HAUSA


Hira tsakanin miji (Baban Faisal) da maidakinsa (Maman Faisal) akan jaruman finafinan Hausa da suke goyon baya.

"Kai Safiya gaskiya fa duk 'yan fim din Hausa babu mai birge ni kamar Zainab Indome"

"Lallai maigida na ga kana yawan sayo fina finan da ta ke ciki"

"A she dai kin lura?"

"Haba Baban Faisal ai na dade da lura da haka"

"Wato Dear ko bata min rai kika yi idan na kalli idanuwan Indome sai na ji na huce"

"Ok shi ya sa na ga daga mun sami matsala ko ba wuta sai ka tayar da inji ka sanya fim din ta.?"

"Kwarai ma kuwa, ba ma kamar a ce fim din da ta ke dan rausayawa, kin san ta iya rawa"

"Gaskiya kam Zainab Indomee ta yi"

"Ga ta duk kayan da ta sanya sai ki ga ya yi daram a jikin ta.

"Gaskiya Baban Faisal ka gama yarda da alamarin Zainab Indome"

"A zakin murya kuma idan kika sami Nafisa sai wata rana an gama,"

"Kai maigida Nafisa har wani dadin murya ne da ita?"

"Kwarai ma kuwa idan ta na magana kamar ta na rera waka"

"Hm Baban Faisal ba ka da dama"

"Kin san kuma wa ta fi kira da diri?

" Sai ka fada maigida"

"Na ba ki gari sahibata Safiya"

" Maigida ai ni a duniya babu mai birge ni kamar Ali Nuhu, ban taba ganin namijin da a duniya ya iya sanya kaya kamar Ali nuhu ba. Babu ma kamar idan ya sanya kananan kaya, wani fim da ya sanya wani wando iya gwiwa har tsayar da wajen na yi dan kawai na sha kallo........."

" Ke Safiya ki na da hankali kuwa?"

" Haba Baban Faisal da hankalina mana, rawa kuma da iya girgiza ban taba gajiya da kallon Adam Zango ba, A jikin sa kuma kasumbar da ya ke bari ita ta fi daukar min hankali"

"Safiya dakata ya isa haka, wace irin magana ce wannan ta rashin hankali?"

" Baban Faisal yadda ka dire dole nima sai na dire, ba rashin hankali a ciki. Murmushin Maishunku kuma shi ke sanya ni nutsuwa a duk lokacin da ya yi"

" Idan kika sake magana sai na shake ki 'yar iskar banza kawai"

" Baban Faisal sahibi ko kashe ni za ka yi wallahi sai na kai karshe yadda yadda ka dire na ka. Abinda ya sa kuma ka ji ban rabuwa da wakar Alan Waka ko da a bandaki na ke kuma ko muna tare muryar sa na sumar da ni gaba daya, wani lokacin sai na ji kamar na yi mutuwar tsaye"

" Gaskiya Maman Faisal kin yi gamo da bakaken aljanu, wannan rashin hankali har ina, wadannan maganganu na ki kare ba zai ci ba, sai ka ce arniya"

" Kar ka hada ni da arniya, kafi kowa sanin ni musulma ce kamar kai"

" To lallai ki na bukatar a yi miki rukiyya ko kuma aje wajen malamai su rubuta miki Innahu Ala Rajaihi lakadir kafa bakwai bakwai na kwana bakwai"

" Lafiya ta ras"

" To kuwa ba karamar 'yar rainin wayau ba ce ke kuma dole manyan ki su san wannan maganar gaskiya ba zan lamunce ba wallahi, haba sai ka ce a garin gaba gaba, ki na matar aure ki na fadin wai ki na sha'awar mazan waje dan iskanci, daga yau ma ba za a sake kallon fim a gidan nan ba"

...Shin tsakanin Baban Faisal da Maman Faisal wane ne ya fi gaskiya?    

GAYYATA!!!

INTEGRITY ICONS INTERNATIONAL na farin cikin gayyatar daukakin jama'a zuwa laccar shekara-shekara karo na biyu ta SAM NDA-ISAIAH, mai taken "Adalci Da Kyautatuwar Shugabanci Shi Ke Kai Kasa Ga Gaci".

•Babban mai masaukin baki, Mai Girma Gwamnan jihar Sokoto, Aliyu Wamakko, (Sarkin Yakin Sokoto).

•Karkashin jagorancin shugabancin Kakakin Majalisar Tarayya, Hon. Aminu Waziri Tambuwal, (Matawallen Sokoto).

•Uban Taron, Mai Alfarma, Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na III.

•Uwar Taron, Dr. Baraka Sani, tsohuwar kwamishiniyar noma ta jihar Kano.

•Bako mai jawabi, Dr. Tukur Muhammad Baba, na Jami'ar Usmanu Danfodio.

•Manyan Baki na Musamman, Alhaji Shehu Usman Shagari (Turakin Sokoto), tsohon shugaban kasa, Bishop Mathew Hassan Kukah.

>Rana: 1 ga Mayu, 2014
>Lokaci: 11:00 na rana
>Wuri: Sultan Maccido Institute for Qur'anic & General Studies, Sokoto.

Don Karin Bayani Tuntubi:
-Muhammad Saidu Etsu - 08069789087
-Bashir Ahmad - 08032493020
-Abdulmumin S. Balogun - 08069727798
-Sadauki Abubakar Gawu - 08057009909

Monday, March 24, 2014

National Conference: Youngest delegate at Confab, Yadomah Mandara, pledges to Start a foundation with allowance

As a delegate to the National Conference – the youngest of them all, i am humbled to be part of the process of making my country better, I am willing to make modest sacrifices so that my generation and generation yet unborn can live in better country.

The Federal Government has rationalized that delegates should be paid sitting allowances, in all honesty I am modestly comfortable and able to cater for my immediate needs. Some of my colleagues have indicated their intention not to receive the money which in itself is a pointer to the fact that we still have men and women with high redeeming qualities among us.

However, I am not unmindful of the appalling poverty and great need that exists where I come from and the people I represent. We have a situation where widows and orphans have been abandoned by society, these are individuals made vulnerable by the insurgency. They have no idea how to pay the school fees of their children and wards, and how to eat at least once a day. We have a scenario where things we take for granted mean the world to others – physically challenged people who will never be able to afford wheel chairs and thousands of people who can’t afford medical care because they are poor and have been injured by terrorists. I want them to consider my sitting allowance as a gift to them and humanity.

I do not do this for praise nor to look good in the eyes of the society, I am doing this because it is the right thing to do. I have received my first payment which is the sum of 1,460,000 naira yesterday evening (21st March 2014) from the National Conference.

I hereby pledge to use my allowances as a seed grant and start a foundation that will cater for vulnerable women especially widows and children in Borno State, if you understand their hopeless and helpless state in Borno State and Northern Nigeria in general you will support me in this new drive to put a smile on their faces.